Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 5:44:40 Yamma
A ranar Juma'ar nan ne kotun ɗaukaka ƙara a Abuja ta jingine hukuncin da ta yi a watan a ranar 10 ga watan Janairun 2025 kan rikicin masarautar Kano, har zuwa lokacin da kotun ƙoli za ta yanke hukuncin ƙarshe dangane da rikicin.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 14/03/2025
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 6:29:07 Yamma
Yayin wani balaguro da ba a saba yi ba zuwa Sangin, BBC ta ga yadda garin ke farfaɗowa bayan yaƙin shekara 20 tsakanin Taliban da dakarun ƙasashen Yamma.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 3:38:41 Safiya
Ko a ranar Talata, Nyesom Wike, ya ce babu abin da zai faru idan majalisar dokokin jihar ƙarƙashin jagorancin Amaewhule ɗin ta tsige gwamnan jihar, Siminalayi Fubara.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 6:25:20 Yamma
A filinmu na girke-girken Ramadan na yau, Zakeeyah Idris wadda aka fi sani da Zakeeyahs Kitchen za ta nuna muku yadda ake sarrafa farfesun kan rago tare da funkaso na alkama.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 10:18:10 Safiya
A Fabarairun 2022 ne Rasha ta ƙaddamar da gagarumin hari inda ta mamaye Ukraine kuma a yanzu ta karɓe iko da kusan kashi 20 cikin 100 na yankunan Ukraine ɗin.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 10:54:45 Safiya
Albarkacin makon yaƙi da cutar Glaucoma ta Duniya, Dakta Aisha Sheriff Kalambe ta faɗi yadda za ku iya gane ko kuna da Glaucoma mai janyo makanta.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 3:44:42 Safiya
Shugabannin jam'iyyun adawa a Najeriya na ci gaba da kai wa juna ziyara, tare da bayyana aniyar hada hannaye don tunkarar babban zaben kasar na shekara ta 2027.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 3:40:46 Safiya
Sai dai ita sabuwar uwargidan shugaban ƙasa ba fitacciya ba ce. Duk da bayyana a taruka uku, har yanzu ba ta yi magana a bainar jama'a ba.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 4:09:08 Yamma
Geovany Quenda na shirin komawa Stamford Bridge idan ya cika shekara 18 a 2026.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 2:26:26 Yamma
Liverpool ce mai riƙe da kambun, inda ta doke Chelsea a kakar bara a ƙarƙashin jagorancin Jurgen Klopp kafin ya rabu da ƙungiyar a bara.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 2:03:17 Yamma
Mohamed Salah ya lashe kyautar watan Fabrairu a matsayin ɗan wasan da ya fi hazaƙa, bayan da bajintar da ya yi a watan, a ƙoƙarin da ƙungiyarsa ke yi na lashe gasar Premier.
Jummaʼa 14 Maris, 2025 da 3:37:49 Safiya
Chelsea na iya amincewa Fernandez ya koma Madrid a wani ɓangare na musayarsa da ɗan wasan Faransa mai shekara 25, Aurelien Tchouameni.
Alhamis 13 Maris, 2025 da 10:40:12 Yamma
Manchester United ta kai zagayen kwata fayinals a gasar zakarun Turai ta Europa League, bayan ta yi ruwan ƙwallaye 4-1 a ragar Real Socieded a wasa na biyu na zagayen 'yan 16.
Alhamis 13 Maris, 2025 da 6:39:20 Yamma
Tsohon Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya ce har yanzu shi ɗan jam'iyyar APC ne, kuma ya fi so a rinƙa alaƙanta shi da jam'iyyar wanda ta ba shi dama har wa'adi biyu.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 13/03/2025
Alhamis 13 Maris, 2025 da 3:22:39 Safiya
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce bai bar jam'iyya mai mulki ta APC ba har sai da tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya amince da batun barinsa jam'iyyar APC da komawa jam'iyyar SDP.
Alhamis 13 Maris, 2025 da 11:09:55 Safiya
Alkalumma sun nuna cikin mutum 10 a duniya daya daga cikinsu za a same shi da ciwon koda wanda ya nuna girman barazanar ciwon a duniya.
Alhamis 13 Maris, 2025 da 3:21:37 Safiya
Taron na zuwa ne bayan da kotun ƙoli ta yi watsi da buƙatar dakatar da aiwatar da hukuncin da wata babbar kotu ta yanke na tsige Sanata Samuel Anyanwu daga mukamin sakataren jam'iyyar na ƙasa, inda ta maye gurbinsa da Hon Sunday Udeh Okoye.
Alhamis 13 Maris, 2025 da 6:24:35 Yamma
A filinmu na girke-girken Ramadan na yau, Chef Rahama Mato za ta nuna muku yadda ake yin 'loaded fries', wato soyayyen dankali wanda aka cakuda da plantain da kaza.
Alhamis 13 Maris, 2025 da 3:21:55 Safiya
Galibin cututtuka sun fi haɓaka a lokacin zafi saboda yanayin tsaurin jiki da inda jiki ke tafiya.
Alhamis 13 Maris, 2025 da 3:22:20 Safiya
Tsare-tsaren Shugaban Amurka Trump na yin barazana ga tattalin arzikin ƙasar, inda ake fargabar zai faɗa cikin karaya.
Laraba 12 Maris, 2025 da 6:17:12 Yamma
Sanƙarau wata cuta da ke shafar fatar da ke kare ƙwaƙwalwa da kuma lakkar ɗan'adam - wato yaɗi guda uku da suka zagaye ƙwaƙwalwa da kuma lakka.
Laraba 12 Maris, 2025 da 8:40:45 Safiya
Tun farko dai Sanata Natasha ta fito ta bayyana zarge-zargen ne bayan da a wani zaman majalisa aka ga yadda take ɗaga murya tana nuna fushinta game da yadda aka sauya mata wajen zamanta a majalisar ba tare da wani dalili ba, a cewarta.
Laraba 12 Maris, 2025 da 10:43:53 Safiya
Bolar Kiteezi da ke birnin Kampala na Uganda ta rufta ne a shekarar da ta gabata, lamarin da ya yi sanadiyar mutuwar mutum 30 ciki har da abokin Sanya Kezia.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 12/03/2025
Laraba 12 Maris, 2025 da 3:22:27 Safiya
Rahotanni sun ce yanzu haka jama'ar garuruwa aƙalla shida na yankin ƙaramar hukumar Bakori suna can cikin tashin hankali mai tsanani.
Laraba 12 Maris, 2025 da 3:23:05 Safiya
A cikin wata sanarwa da ta fitar ranar Litinin, Nimet ta ce za a samu ƙarin yanayin zafi na tsawon kwanaki uku zuwa huɗu, lamarin da zai iya jefa al'ummar jihohin cikin matsi.
Laraba 12 Maris, 2025 da 2:37:22 Yamma
Mun duba dalilan da ya sa ake kai wa mabiya wannan ɗariƙa hari a baya-bayan nan da kuma aƙidojinsu.
Laraba 12 Maris, 2025 da 3:23:43 Safiya
China na fatan kashe sama da dala tiriliyan ɗaya domin gogayya da Amurka kan ƙirƙirarriyar basira.
__
Wannan shafi ne da ke kawo muku labaran abubuwan da ke faruwa a Najeriya da sauran sassan duniya 11/03/2025
Talata 11 Maris, 2025 da 4:36:17 Yamma
An zaɓi Saudiyya da Qatar domin shiga tsakani wajen samar da zaman lafiya a wasu muhimman tattaunawa a duniya.
Talata 11 Maris, 2025 da 3:59:26 Safiya
A karon farko wani ɗa ga shugaban ƙasa mai ci a Najeriya yake wani rangadi da ya kira na ƙulla zumunci da matasa irinsa da sauran al'ummar arewacin ƙasar.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 2:28:35 Yamma
A filinmu na Hikayata a yau mun kawo maku 'Labarin Mugun Nama', wanda Fatima Isa da ke zaune a birnin Katsina ta rubuta, wanda kuma abokiyar aiki, Badriyya Tijjani Ƙalarawi ta karanta.
Lahadi 9 Maris, 2025 da 2:11:34 Yamma
Shin waɗannna matakai ake bi kafin mutum ya zama Farfesan ilimi? Matakai nawa ne a tsarin aikin malamin Jami'a? Sannan menen bambancin Farfesa da Emiratus Farfesa?
Asabar 8 Maris, 2025 da 2:49:15 Yamma
Lafiya Zinariya: Abubuwan da ke janyo mace-macen mata masu juna biyu
Asabar 8 Maris, 2025 da 2:46:04 Yamma
Kowacce shekara, tsawon sama da ƙarni guda, ana keɓe ranar 8 ga watan Maris a matsayin Ranar Mata ta Duniya.
Asabar 8 Maris, 2025 da 1:50:49 Yamma
A shirinmu na wannan makon, mun duba tasiri da gargaɗin cewa ruwan sama zai yi saurin saka a wasu wuraren, sannan zai yi saurin ɗaukewa a wasu yankunan Najeriya, da kuma ko akwai wani shiri da manoma suke yi domin tunkarar wannan yanayin.
Jummaʼa 8 Disamba, 2023 da 6:50:55 Yamma
Sashen Hausa na BBC na watsa shirye-shirye guda huɗu a kowace rana, na tsawon minti talatin-talatin cikin harshen Hausa.